A shirin Nakasa na wannan makon taron Nakasassu da ya gudana a farkon watan Fabrairun 2025 a Abuja ya gano yadda matsalolin ...
Marco Rubio, jiya Talata yace Amurka tana kokarin ganin an samu mafita adala mai dorewa wajen kawo karshen yakin da Rasha ta ...
Dukkanninmu mun yi matukar damuwa a game da yiwuwar hadarin fadawa cikin yaki gadan gadan a yankin saboda abin da ke faruwa a ...
A ranar Juma’a ne ‘yan tawayen M23 a gabashin Jamhuriyar Dimokaradiyar Congo suka shiga birnin Bukavu mafi girma na biyu a ...
A ranar Asabar fargaba ta mamaye bakin dayan birnin mafi girma na biyu a gabashin Congo inda dubban mazauna yanki suka tsere ...
Shugaban wanda ya sauka a Habasha a daren jiya Alhamis, ya samu tarba a filin saukar jiragen sama daga mukaddashin jami’in ...
Tsohon shugaban mulkin sojan Najeriya Ibrahim Babangida yace Moshood Abiola ne ya lashe zaben da aka gudanar a ranar 12 ga watan Yunin 1993. Sai dai yace an soke zaben ne domin kare “muradan kasar”.
Yayin da Turai ke fadi tashin neman iskar gas da za ta maye gurbin ta Rasha, an sake farfado da shirin tura iskar gas din ...
A jiya Talata ne Ganduje yayi wannan furuci a sakatriyar jam’iyyar APC ta kasa a Abuja, a sa’adda ya karbi bakoncin mambobin ...
Gwamnatin jihar Borno ce ta dauki nauyin aikin dawo da mutanen gida da hadin gwiwar kasar Chadi da hukumar kula da ‘yan gudun ...
Shugaban gwamnatin Jamus Olaf Scholz, ya ce idan Amurka ta kuskura ta kakaba wa tarayyar Turai haraji, a shirye Turai take ...